Posts

HURRAS:: KARFAFA MATASAN HARISAWA

Image
 HURRAS::.  TARO NA ORIANTATION NA MATASAN HARISAWA... A GARIN DOGON DAWA. @garin malam mudi@ Harisawa na yankin Garin malam mudi  (Zaria ta yamma)sun gabatarda taro na karfafa matasan harisawa domin cigabada abinda yake gabanmu.wato (sabon shafi)... Alhamdulillahi taron ya samu halartar harisawa da matasan harisawa na duk yankin. Alhamdulillahi komi yana tafiya cikin tsari da nizami. By  A.A.shadow 14/9/2021

MUZAHARAR ASHURA A GARIN SHADO

Image
 A GARIN SHADO. A yau ranar Juma,a Almajiran sayyed zakzaky h suka gudanarda MUZAHARAR ASHURA A GARIN SHADO. Shado garin masoyane na IMAM HUSAINI (AS) sun fito sun nuna bakin  cikinsu na kisan jikan manzon Allah (s.a.w.)a filin KARBALA. Allah yayi nasa ikon an tashi lafiya kowwa ya koma gidansa lafiya,Allah ka Kara Mana soyayyar Ahlil-baiti (A.s). Assalamu alal husain  wa Ala Aliyu bin husain wa Ala Auladul husain. wa Alah Asahabul husain. Allah ka tsinema YAZIDU (L) da duk masu Goya Masa baya. @Garin malam mudi media. By Ammar Abubakar shadow. 11/1/1443.......20/8/2021

YAN BINDIGA SUN KASHE AMEER NA UNGUWAR GAJERE MALAM ABDULKHADEER.

Image
SUN KASHE MANA DAN UWA,😭😭😭😭😭😭😭😭 By Ammar Abubakar shadow *YAN BINDIGA SUNJE HAR GIDAN AMEER NA UNGUWAR GAJERE.* KASHESHI. Allah ya Isa abunda akayi Mana wallahi shahada kayi malam Abdulkadeer domin yaran buharine suka kasheka Kuma Allah zaiyyi sakayya da gaugawa wallahi. MALAM ABDULKHADEER.sun kasheshi Yana jinyar hannunsa daya samu karaya sakamakon accedent dayayi har ya karye hannu da awaza. Allah ya saka mana. Sun kasheka sunyi nasara Amma nasani Allah zaiyyi sakayya da gaugawa. Gaskiya munyi Rashi BA  Dan karamiba a YANKIN KIDANDAN, SHADOW,D/DAWA,DAMARI.

YADDA AKA GUDANAR DA KARATU A YANKIN KIDANDAN.

Image
*YADDA LAJNAR KARATU TA GUDANA  A GARIN *KIDANDAN** By *Ammar Abubakar shadow* Alhamdulillahi da muka tsinci kanmu a cikin mabiya mazahabin ahlul baiti jirgin tsira. Da farko Ina Mika godiyata da ban gajiya ga mahalarta wannan karatu Wanda ya gudana a garin KIDANDAN. Gaskiya abun ya bada natija sosai dubada yadda malamai sukayi kokari wajan ganin abun ya. Gudana Kuma da izinin Allah  anci nasara sosan gaskee..... Ina Mika sakon jinjina ga MALAM HAMZA HUDU .wakilin yan uwa na garin KIDANDAN.tareda MALAMINMU NA GARIN D/DAWA . Allah ya saka ma kowa da mafificin alkairi bi haqqi sayyeeda Zahra (s.a). Sai godiya ta ta karshe wadda zanyi kokari in mikata ga yan kwamiti na wannan karatu kamar su . 1. MALAM HARUNA  D/DAWA 2. MALAM TASIU D/DAWA. 3. MALAM AHMAD DARIYA. ALLAH ya sakawa kowa da alkairi harda wadanda ban ambataba Allah ya nuna Mana wani taron kamar wannan. Nagode daga da uwanku AMMAR ABUBAKAR SHADOW. @SHADOW MEDIA FORUM@ 06/06/2020

WASU KAJI SUNYI SANDIYYAR KASHE MUTUM HAR LAHIRA

Image
Saripalli Venkateswara mai shekaru 55 ya hadu da ajalinshi ne sakamakon fadan kaji wanda aka yi a bikin Makar Sankranti a kasar Indiya - Ya rike kazar ne daure da wuka kafin ya sake ta ta fara fada da 'yar uwarta, amma sai tayi kokarin kwace kanta lamarin da ya jawo wukar ta soke shi a ciki - Tuni kotun kolin kasar Indiya ta haramta wannan lamarin don ya saba jawo raunika ga jama'a a yayin bikin Makar Sankranti Wani mutum mai shekaru 55 ya rasa ran shi bayan da wata kaza daure da wuka mai kaifi ta soke shi a ciki yayin fada a wata liyafar dare a Indiya. Anyi fadan ne a kauyen Pragadavaram dake Yammacin Godavari a jihar Andhra Pradesh duk da kuwa kotun kolin kasar ta haramta hakan. Mashiryan liyafar sun daura wuka mai kaifi ne a kafar kazar, inji 'yan sanda. Wanda abun ya ritsa dashi na rike da dabbar ne a hannun shi, yana jiran ya saketa fili don fada. Amma sai kazar tayi kokarin guduwa amma sai wukar ta soki cikin shi wanda hakan yayi ajalin Jaridun yan...

Ammar Abubakar shadow

Image

WANENE IMAM HUSAINI KUMA MINEME YA FARU DASHI.

Image
WANENE IMAM HUSAINI  KUMA MENENE YA FARU DASHI.   WANENE IMAM HUSAINI KUMA MEYA FARU A WAKI'AR KARBALA.  @MA'ASUMAH NIG. NEWS UPDATE @ Bayan mutuwar Mu'awiya da kuma fadawar mulki hannun lalataccen dansa Yazidu, sai ya hori gwamnoninsa da su karbi bai'a daga mutane, musamman daga Imam Husaini (a.s.); wannan kuwa saboda irin masaniyar da gidan Umayyawa ke da shi na cewa shi (Husaini) tsayayye ne da ba ya girgiza. Cikin gaggawa Yazidu ya rubutawa gwamnansa na Madina, Walidu bin Utbata, yana horonsa da karba masa bai'ar mutanen Madina gaba daya, musamman Imam Husaini (a.s.). To sai dai Imam (a.s) ya ki amincewa da hakan. Yana mai bayyanawa wa gwamna Walidu cewa: "Yazidu mutum ne fasiki, mashayin giya, mai kashe rai ba bisa hakki ba, mai bayyana fasikanci; iri na ba zai yi mubaya'a ga irinsa ba(1) A gefe guda kuma, Imam Husaini (a.s.) ya bayyana siffofin jagoran da yi masa bai'a ta wajaba, a cikin wasikar da ya aikawa mutanen Kufa, yana mai c...